Da Dumi Dumi
Iran Ta Kulla Yarjejeniya Da China Kan Sayen Makaman Kare Sararin Samaniya
Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito cewa Iran ta kulla yarjejeniya da China domin sayen makaman kare sararin samaniya da ake harbawa daga kafaɗa, tsakanin guda 300 zuwa 400.Majiyoyi uku ...
Karanta Kai Tsaye
INEC Ba Ta Nuna Son Kai, Ƙorafin Ƴan Adawa Matsalarsu Ce
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) na gudanar da ayyukanta cikin adalci tare da bin tanade-tanaden doka, yana mai musanta zarge-zargen nuna son kai ...
Karanta Kai Tsaye
HRW Ta Zargi Saudiyya Da Kashe Ƴan Habasha Ba Tare Da Cikakkiyar Shari'a Ba Labarin:
Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta zargi hukumomin Saudiyya da zartar da hukuncin kisa kan wasu ƴan ƙasar Habasha biyar bisa zargin safarar ƙwayoyi, ba tare da bin cik...
Karanta Kai Tsaye
Sama da mutane 55475 ne suka kamu da cutar amai da gudawa, cikin watanni shida a Jihar kano
Sama da mutane 55475 ne suka kamu da cutar amai da gudawa, cikin watanni shida a Jihar kanoKwamishinan lafiya Dr Abubakar Labaran Yusuf ne ya bayyana hakan yayin ganawa da manema Labarai, Kan ran...
Karanta Kai Tsaye
Tinubu ya musanta zargin amfanin da INEC wajen dakile jam'iyyun Adawa
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ba ta nuna son kai wajen gudanar da ayyukanta, yana mai jaddada cewa hukumar na aiki ne bisa tanadin do...
Karanta Kai Tsaye
JUL 29: Yadda Shugaban Karamar Hukuma Yakoma aikin tella bayan sauka daga kujerarsa
JUL 28: Yan Diomande ya amince da sharuɗɗan komawa Real Madrid
JUL 28: Italiya ta sake naɗa Roberto Mancini a matsayin kocin ƙasa
JUL 28: Rodri zai yi jinya na ɗan lokaci bayan tiyatar baya
JUL 28: Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022
JUL 28: INEC ta ce ba za ta ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba
JUL 28: Iran ta tattauna da Oman da Saudiyya kan rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya
JUL 28: Gwamna Uba Sani ya zaɓi Jerry Adams a matsayin mataimakinsa na takarar 2027
JUL 28: Mutum huɗu sun mutu yayin harin ’yan bindiga a Sokoto, an ceto mutum 32
JUL 27: Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina