YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Iran Ta Kulla Yarjejeniya Da China Kan Sayen Makaman Kare Sararin Samaniya
Labaran Ketare, Kasuwanci

Iran Ta Kulla Yarjejeniya Da China Kan Sayen Makaman Kare Sararin Samaniya

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito cewa Iran ta kulla yarjejeniya da China domin sayen makaman kare sararin samaniya da ake harbawa daga...

Read More
HRW Ta Zargi Saudiyya Da Kashe Ƴan Habasha Ba Tare Da Cikakkiyar Shari'a Ba  Labarin:
Labaran Ketare

HRW Ta Zargi Saudiyya Da Kashe Ƴan Habasha Ba Tare Da Cikakkiyar Shari'a Ba Labarin:

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta zargi hukumomin Saudiyya da zartar da hukuncin kisa kan wasu ƴan ƙasar Habasha biya...

Read More
Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022
Labaran gida, Labaran Ketare

Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa akalla ’yan Najeriya 98 ne suka mutu sakamakon hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga shekarar 2022.H...

Read More
Iran ta tattauna da Oman da Saudiyya kan rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya
Labaran Ketare

Iran ta tattauna da Oman da Saudiyya kan rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya gudanar da tattaunawa ta wayar tarho daban-daban da takwarorinsa na Oman da Saudiyya domin duba halin ...

Read More
Masu Zanga-Zangar Da Suka Tilasta Murabus Din Ministan Ilimi A Indiya Sun Nemi A Saki Wadanda Aka Kama
Labaran Ketare

Masu Zanga-Zangar Da Suka Tilasta Murabus Din Ministan Ilimi A Indiya Sun Nemi A Saki Wadanda Aka Kama

Matasan da suka jagoranci zanga-zangar da ta kai ga murabus ɗin Ministan Ilimi na Indiya sun buƙaci gwamnatin ƙasar da ta saki dukkan mutanen da ak...

Read More
Operation Whirl Stroke Ta Ceto Mutane Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba
Labaran Ketare, Babban Labari

Operation Whirl Stroke Ta Ceto Mutane Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation Whirl Stroke sun yi nasarar ceto mutane biyu da aka yi garkuwa da su a wani samame da s...

Read More
Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa
Labaran Ketare, Babban Labari

Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa

Gwamnatin Najeriya, ta hannun Ofishin Jakadancinta da ke Johannesburg, ta yi Allah wadai da kisan wani ɗan ƙasar, Ibeh Chika Simon, wanda ya rasa ra...

Read More
Human Rights Watch Ta Yi Gargaɗi Kan Ayyukan Hako Mai Na Perenco A Kongo
Labaran Ketare, Lafiya

Human Rights Watch Ta Yi Gargaɗi Kan Ayyukan Hako Mai Na Perenco A Kongo

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta yi gargaɗin cewa ayyukan hako mai da kamfanin Perenco ke gudanarwa a yankin Muanda d...

Read More
Mutum 137 Sun Karbi Takardun Shaidar Aiki na BESDA a Karamar Hukumar Dawakin Tofa
Labaran Ketare

Mutum 137 Sun Karbi Takardun Shaidar Aiki na BESDA a Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Shugaban Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa, Hon. Anas Muƙhtar Danmaliki, ya jagoranci bikin raba takardun shaidar ɗaukar aiki ga mutane 137 da Gwamnatin...

Read More
Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.

Gwamnatin Ghana ta sanar da cewa karin 'yan ƙasarta 1,000 da ke aiki a matsayin baƙin haure a Afirka ta Kudu za su fara komawa gida a ranakun Lahadi...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka