YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu ya musanta zargin amfanin da INEC wajen dakile jam'iyyun Adawa
Babban Labari

Tinubu ya musanta zargin amfanin da INEC wajen dakile jam'iyyun Adawa

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ba ta nuna son kai wajen gudanar da ayyukanta, yana m...

Read More
INEC ta ce ba za ta ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba
Babban Labari, Siyasa

INEC ta ce ba za ta ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bayyana cewa ba za ta sake ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba, duk da kiraye-kirayen da jam’...

Read More
Gwamna Uba Sani ya zaɓi Jerry Adams a matsayin mataimakinsa na takarar 2027
Babban Labari, Siyasa

Gwamna Uba Sani ya zaɓi Jerry Adams a matsayin mataimakinsa na takarar 2027

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya sanar da zaɓen Mista Jerry Adams a matsayin mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar na shekarar 2027.A cikin wa...

Read More
Mutum huɗu sun mutu yayin harin ’yan bindiga a Sokoto, an ceto mutum 32
Babban Labari, Tsaro

Mutum huɗu sun mutu yayin harin ’yan bindiga a Sokoto, an ceto mutum 32

Mutum huɗu sun rasa rayukansu bayan wasu ’yan bindiga sun kai hari ƙauyen Maikujera da ke ƙaramar hukumar Rabah a jihar Sokoto.Rundunar ’Yan Sa...

Read More
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina
Labaran gida, Babban Labari

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, KatsinaKatsina: Sama da gidaje 200 ne suka rushe sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da iska tare da...

Read More
Operation Whirl Stroke Ta Ceto Mutane Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba
Labaran Ketare, Babban Labari

Operation Whirl Stroke Ta Ceto Mutane Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation Whirl Stroke sun yi nasarar ceto mutane biyu da aka yi garkuwa da su a wani samame da s...

Read More
Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus
Labaran gida, Babban Labari

Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus

Lauyoyin da ke aiki a Ma'aikatar Shari'a ta Jihar Kwara sun fara yajin aiki na sai baba-ta-gani, sakamakon zargin rashin biyan wasu alawus da suke bin...

Read More
Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa
Babban Labari, Labaran Ketare

Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa

Gwamnatin Najeriya, ta hannun Ofishin Jakadancinta da ke Johannesburg, ta yi Allah wadai da kisan wani ɗan ƙasar, Ibeh Chika Simon, wanda ya rasa ra...

Read More
Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027
Labaran gida, Babban Labari

Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya haƙura da neman wa'adi na biyu a zaɓen shekarar ...

Read More
Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.

Gwamnatin Ghana ta sanar da cewa karin 'yan ƙasarta 1,000 da ke aiki a matsayin baƙin haure a Afirka ta Kudu za su fara komawa gida a ranakun Lahadi...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka