YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya
Babban Labari, Siyasa

Matawalle Ya Yi Kira Ga 'Yan Adawa Su Guji Ayyukan da Ka Iya Bata Sunan Najeriya

Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya buƙaci 'yan adawa da su guji duk wani abu da ka iya tunzura al'umma ko kuma ɓata sunan Najeriy...

Read More
Damina da Wahalar Hanya Su Ne Babban Kalubale Yayin da 'Yan Ta'adda Suka Tsere Zuwa Dazuka
Babban Labari, Tsaro

Damina da Wahalar Hanya Su Ne Babban Kalubale Yayin da 'Yan Ta'adda Suka Tsere Zuwa Dazuka

Kwamandan Rundunar Haɗin Gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA a Arewa maso Yamma, Manjo Janar W.B. Idris, ya bayyana cewa hare-haren sojoji da ake ci gaba...

Read More
Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Dakarun Operation HADIN KAI Sun Kama Mutum Biyar da Ake Zargi da Garkuwa da Mutane a Yobe

Dakarun Sashe na 2 na Operation HADIN KAI (OPHK) tare da haɗin gwiwar Ƙungiyar Maharba ta Jihar Yobe sun kama wasu mutum biyar da ake zargi da aikat...

Read More
Gwamnatin Sokoto Ta Ayyana Juma'a Ranar Hutu Domin Yin Rajistar Katin Zaɓe
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Gwamnatin Sokoto Ta Ayyana Juma'a Ranar Hutu Domin Yin Rajistar Katin Zaɓe

Gwamnatin Jihar Sokoto ta ayyana Juma'a, 24 ga Yulin 2026, a matsayin ranar hutu ga ma'aikatan gwamnati domin ba su damar shiga aikin rajistar masu ka...

Read More
Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka Ta Amince da Sanarwar Abuja 2026 Kan Inganta Haɗin Intanet a Nahiyar
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka Ta Amince da Sanarwar Abuja 2026 Kan Inganta Haɗin Intanet a Nahiyar

Ƙasashen mambobin Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka (African Telecommunications Union – ATU) sun amince da Sanarwar Abuja ta 2026 kan Ingantacciyar Haɗi...

Read More
Ƙasashen Afirka Sun Ƙuduri  Gina Fasahan Zamani na Cikin Gida
Labaran gida, Babban Labari

Ƙasashen Afirka Sun Ƙuduri Gina Fasahan Zamani na Cikin Gida

Taron Kasa da Kasa na Bakwai na Babban Taron Wakilan Ƙungiyar Sadarwa ta Afirka (African Telecommunications Union – ATU) na gudana a Abuja, inda ƙ...

Read More
Majalisar Dattawa Ta Yi Barazanar Kakaba Takunkumi Kan Ma'aikatu da Hukumomin Gwamnati Masu Yin Biris da Gayyatarta
Labaran gida, Babban Labari

Majalisar Dattawa Ta Yi Barazanar Kakaba Takunkumi Kan Ma'aikatu da Hukumomin Gwamnati Masu Yin Biris da Gayyatarta

Majalisar Dattawan Najeriya ta yi barazanar kakaba takunkumi kan wasu Ma'aikatun Gwamnati, Hukumomi da Kamfanonin Gwamnati (MDAs da GOEs) da ke ci gab...

Read More
Majalisar Wakilai Ta Amince da Kudirin Kafa Rundunar 'Yan Sandan Jihohi
Labaran gida

Majalisar Wakilai Ta Amince da Kudirin Kafa Rundunar 'Yan Sandan Jihohi

Majalisar Wakilan Najeriya ta amince da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ya tanadi kafa Rundunar 'Yan Sandan Jihohi (State Police) a faɗin ƙasa...

Read More
Trump Ya Ƙaƙaba Sabbin Harajin Shigo da Kayayyaki Daga Najeriya da Sauran Ƙasashe
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump Ya Ƙaƙaba Sabbin Harajin Shigo da Kayayyaki Daga Najeriya da Sauran Ƙasashe

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da ƙaƙaba sabbin harajin shigo da kayayyaki daga ƙasashe da dama, ciki har da Najeriya, a wani mataki na ƙ...

Read More
Tinubu Ya Amince da Faɗaɗa Rundunar Sojin Najeriya Zuwa Rukuni 12, Za a Ɗauki Sabbin Sojoji 28,000
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu Ya Amince da Faɗaɗa Rundunar Sojin Najeriya Zuwa Rukuni 12, Za a Ɗauki Sabbin Sojoji 28,000

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani gagarumin shiri na faɗaɗa Rundunar Sojin Najeriya, inda za a ƙara yawan rukunonin rundunar ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka