YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo
Labaran gida

Tinubu yayi alkawarin hukunta duk wanda aka kama da hannu kan sace dalibai a jihar Oyo

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin cewa gwamnatin tarayya za ta tabbatar an hukunta duk wadanda aka kama da hannu a sace dalibai da malam...

Read More
Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba
Babban Labari

Hukumar Shari'a tace ba za ta amince da duk wani yunƙuri na buɗe masallatan Juma’a ba tare da bin ƙa’idojin da suka dace ba

Hukumar Shari’a ta Jihar Kano ta bayyana cewa ba za ta lamunci ci gaba da buɗe masallatan Juma’a ba tare da samun amincewarta ba.Kwamishina na Bi...

Read More
Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya
Labaran Ketare

Erdoğan Ya Yi Alƙawarin Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Tsakanin Turkiyya Da Laberiya

Shugaban ƙasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdoğan, ya jaddada aniyar ƙasarsa ta ƙara ƙarfafa alaƙar haɗin gwiwa da Laberiya, musamman a fannonin ka...

Read More
Muhammad Ya Sake Zama Sunan Da Aka Fi Sanya Wa Jarirai A Ingila Da Wales
Labaran Ketare, Babban Labari

Muhammad Ya Sake Zama Sunan Da Aka Fi Sanya Wa Jarirai A Ingila Da Wales

Sunan Muhammad ya sake zama sunan da iyaye suka fi sanya wa jariran maza a Ingila da Wales a shekarar 2025.Hukumar Ƙididdiga ta Birtaniya (Office for...

Read More
Andy Burnham Ya Nemi Afuwa Kan Martanin Jam'iyyar Labour Game Da Rikicin Gaza
General

Andy Burnham Ya Nemi Afuwa Kan Martanin Jam'iyyar Labour Game Da Rikicin Gaza

Andy Burnham, wanda ake ganin na daga cikin fitattun 'yan siyasar da ka iya jagorantar Jam'iyyar Labour a nan gaba, ya nemi afuwa kan yadda jam'iyyars...

Read More
Fubara Ya Gabatar Da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 1.854 Na Shekarar 2026
Labaran gida, Babban Labari

Fubara Ya Gabatar Da Kasafin Kuɗin Naira Tiriliyan 1.854 Na Shekarar 2026

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira tiriliyan 1.854 ga Majalisar Dokokin Jihar Rivers....

Read More
Kotu a Kano ta fara sauraran karar zargin da ake yi wa Fatima Abdullahi na kashe saurayinta Isma'il sidi Buzu
Babban Labari

Kotu a Kano ta fara sauraran karar zargin da ake yi wa Fatima Abdullahi na kashe saurayinta Isma'il sidi Buzu

Kotun majistret mai lamba 2 ƙarƙashin jagorancin mai shari'a Auwal Yusuf Sulaiman, ta fara sauraron wata ƙara da gwamnatin jihar Kano, ta gurfanar ...

Read More
Amurka Ta Fitar Da Jerin Wasu 'Yan Najeriya Da Ake Shirin Kora Daga Ƙasar
Labaran Ketare, Babban Labari

Amurka Ta Fitar Da Jerin Wasu 'Yan Najeriya Da Ake Shirin Kora Daga Ƙasar

Ma'aikatar Tsaron Cikin Gida ta Amurka (DHS) ta wallafa jerin wasu 'yan Najeriya da take shirin kora daga ƙasar, a matsayin wani ɓangare na shirin g...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Kama Wata Ƴar Chadi Bisa Zargin Kai Wa Boko Haram Miyagun Ƙwayoyi Da Giya
Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Kama Wata Ƴar Chadi Bisa Zargin Kai Wa Boko Haram Miyagun Ƙwayoyi Da Giya

Rundunar Sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Rundunar Haɗin Gwiwa ta Operation Hadin Kai sun kama wata 'yar ƙasar Chadi da ake zargi da ka...

Read More
Wike: Yawancin Ayyukan Da Muka Kammala A Abuja Tsofaffin Ayyuka Ne Da Aka Yi Watsi Da Su
Labaran gida, Babban Labari

Wike: Yawancin Ayyukan Da Muka Kammala A Abuja Tsofaffin Ayyuka Ne Da Aka Yi Watsi Da Su

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana cewa mafi yawan ayyukan da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kammala a Abuja tsoffin ayyuka...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka