YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

NIHSA ta yi gargaÉ—in yiwuwar ambaliya a jihohi 14 na Najeriya
Labaran gida, Babban Labari

NIHSA ta yi gargaÉ—in yiwuwar ambaliya a jihohi 14 na Najeriya

Hukumar Kula da Madatsun Ruwa ta Najeriya (NIHSA) ta yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar samun ambaliya a wasu sassan jihohi 14 na ƙasar tsakanin 14 zuwa...

Read More
Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano da tilastawa mutane biyan kudin duba lafiyar mota da yin watanda da kudin ta Opay din wani jami'i Musa Abdullahi
Babban Labari

Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano da tilastawa mutane biyan kudin duba lafiyar mota da yin watanda da kudin ta Opay din wani jami'i Musa Abdullahi

Yadda ake zargin hukumar VIO ta kano na tilastawa masu mota gwajin lafiyar mota da biyan kudi ta Opay din ma'aikaci Musa Abdullahi maimakon bankin huk...

Read More
Jajircewar uwargudan Shugaban kasa Remi Tinubu ne Allah ya saka Mata ta Zama Matar shugaban kasa
Siyasa

Jajircewar uwargudan Shugaban kasa Remi Tinubu ne Allah ya saka Mata ta Zama Matar shugaban kasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya ce Allah ne ya saka wa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, saboda jajircewa...

Read More
Najeriya ta kammala kwaso 'yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu
Labaran gida, Labaran Ketare

Najeriya ta kammala kwaso 'yan ƙasarta daga Afirka ta Kudu

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta kammala aikin kwaso 'yan ƙasar da suka maƙale a Afirka ta Kudu sakamakon ƙazancewar zanga-zangar ƙyamar baƙi da ta...

Read More
Yan bindiga a Jihar kogi sun yi garkuwa da Dalibai 4 da jami'in NECO da shugaban Makaranta
Tsaro

Yan bindiga a Jihar kogi sun yi garkuwa da Dalibai 4 da jami'in NECO da shugaban Makaranta

Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun kai hari makarantar sakandiren Gwamnati ta Opada-Olowa da ke ƙaramar hukumar Dekina a jihar Kogi, inda suka sac...

Read More
Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa
Labaran gida, Siyasa

Barau Jibrin, Allah ne ya saka wa Remi Tinubu da mukamin Uwargidan Shugaban Ƙasa

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayyana cewa jajircewa da sadaukarwar da Sanata Oluremi Tinubu ta nuna a lokacin da ...

Read More
Iran ta ce mashigar Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-hare
Labaran Ketare

Iran ta ce mashigar Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-hare

Dakarun (IRGC) sun bayyana cewa mashigar ruwan Hormuz za ta ci gaba da kasancewa a rufe har sai Amurka ta dakatar da hare-haren da take kai wa ƙasar...

Read More
Dan-Bello da matarsa Sahura sun buɗe gidan cin abinci a Guangzhou na ƙasar China
Nishadi

Dan-Bello da matarsa Sahura sun buɗe gidan cin abinci a Guangzhou na ƙasar China

Fitaccen mawallafin bidiyon barkwanci da masu sukar al'amuran siyasa, Bello Galadanci, wanda aka fi sani da Dan-Bello, tare da matarsa Sahura, sun buÉ...

Read More
INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

INEC ta karɓi jerin 'yan takarar ADC na ɓangaren David Mark, ta yi watsi da na Nafiu Bala

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ta karɓi jerin sunayen 'yan takarar jam'iyyar ADC da ɓangaren da Sanata David Mark ke ...

Read More
Gwamnati ta yi watsi da kiraye-kirayen kawo ƙarshen afuwar tubabbun 'yan ta'adda
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Gwamnati ta yi watsi da kiraye-kirayen kawo ƙarshen afuwar tubabbun 'yan ta'adda

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta sake jaddada aniyarta na ci gaba da aiwatar da shirin yafewa, karɓar makamai da kuma sake shigar da tubabbun 'yan ta'a...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka