YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Macron Ya Yaba Da Dokar Hana Ƙananan Yara Amfani Da Kafafen Sada Zumunta A Faransa
Labaran Ketare, Babban Labari

Macron Ya Yaba Da Dokar Hana Ƙananan Yara Amfani Da Kafafen Sada Zumunta A Faransa

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya yaba da amincewar Majalisar Dokokin ƙasar da wata doka da za ta hana yara masu ƙasa da shekara 15 amfani da ka...

Read More
Rahotanni Sun Ce Amurka Da Saudiyya Sun Cimma Yarjejeniya Kan Makamashin Nukiliya
Babban Labari

Rahotanni Sun Ce Amurka Da Saudiyya Sun Cimma Yarjejeniya Kan Makamashin Nukiliya

Kafafen yaɗa labarai na Amurka sun ruwaito cewa gwamnatin Shugaba Donald Trump ta cimma wata yarjejeniya da Saudiyya kan haɗin gwiwa a fannin makama...

Read More
Nijar, Mali Da Burkina Faso Sun Nemi Karɓar Baƙuncin AFCON 2032
Babban Labari, Wassani

Nijar, Mali Da Burkina Faso Sun Nemi Karɓar Baƙuncin AFCON 2032

Ƙasashen Jamhuriyar Nijar da Mali da Burkina Faso sun miƙa takardar haɗin gwiwa ta neman karɓar baƙuncin gasar cin Kofin Nahiyar Afirka, AFCON, t...

Read More
Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Kotu A Ghana Ta Daure Wani Matashi Kan Yunƙurin Satar Motar 'Yan Sanda

Wata kotu a Ghana ta yanke wa wani matashi mai shekara 26, Ebenezer Frimpong, hukuncin ɗaurin wata ɗaya a gidan yari bayan samunsa da laifin yunƙur...

Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Jama'a Kan Wata Farar Kumfa Da Ta Bayyana A Hanyar Kaduna–Abuja
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Tarayya Ta Gargadi Jama'a Kan Wata Farar Kumfa Da Ta Bayyana A Hanyar Kaduna–Abuja

Gwamnatin Tarayya ta gargadi jama'a da su guji taɓa wata farar kumfa da ta bayyana a gefen babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, bayan zargin cewa wata mo...

Read More
Farashin Ɗanyen Mai Ya Ƙaru Sakamakon Fargabar Rikicin Gabas ta Tsakiya
Labaran Ketare, Babban Labari

Farashin Ɗanyen Mai Ya Ƙaru Sakamakon Fargabar Rikicin Gabas ta Tsakiya

Farashin ɗanyen mai na ci gaba da ƙaruwa a kasuwannin duniya yayin da rikici ke ƙara tsananta a yankin Gabas ta Tsakiya.A yau Talata, farashin mai ...

Read More
Majalisar Wakilai Ta Ƙaddamar da Tsarin Ƙara Bai Wa Mata Damar Shiga Siyasa – Tajudeen Abbas
Siyasa

Majalisar Wakilai Ta Ƙaddamar da Tsarin Ƙara Bai Wa Mata Damar Shiga Siyasa – Tajudeen Abbas

Kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya bayyana cewa Majalisar ta samar da wani tsari na musamman da ke da nufin ƙara bai wa m...

Read More
Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe
Babban Labari, Siyasa

Rabiu Musa Kwankwaso Ya Ce Peter Obi Ya Amince Zai Yi Wa'adi Ɗaya Idan Ya Ci Zaɓe

Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC), Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'...

Read More
Drake Ya Yi Asarar Dala Miliyan 1.5 A Caca Bayan Hasashen Argentina Ya Faskara
Nishadi

Drake Ya Yi Asarar Dala Miliyan 1.5 A Caca Bayan Hasashen Argentina Ya Faskara

Fitaccen mawakin Kanada, Drake, ya yi asarar dala miliyan 1.5 bayan hasashen da ya yi cewa Argentina za ta lashe gasar cin Kofin Duniya ta FIFA ta 202...

Read More
Fantami Ya Bayyana Abin Da Zai Fi Ba Muhimmanci Idan Ya Zama Gwamnan Gombe
Siyasa

Fantami Ya Bayyana Abin Da Zai Fi Ba Muhimmanci Idan Ya Zama Gwamnan Gombe

Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya bayyana cewa idan ya samu damar zama Gwamnan Jihar Gombe, zai ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka