YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno
Labaran gida, Babban Labari

Ɗalibai uku sun mutu a harin ISWAP kan makaranta a Borno

Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Borno, Usman Tar, ya tabbatar da cewa ɗalibai uku sun mutu yayin musayar wuta tsakanin dakarun sojin Najeriya da m...

Read More
An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran
Labaran Ketare

An kashe limamin Juma’a na Sunni a Mirjaveh na Iran

'Yan sandan lardin Sistan da Baluchistan na Iran sun sanar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe Malam Maulvi Mohammad Anwar R...

Read More
Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya
Labaran Ketare

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya

Andy Burnham ya zama sabon Firaministan Birtaniya bayan ganawarsa da Sarki Charles na Uku a Fadar Buckingham, inda Sarkin ya ba shi umarnin kafa sabuw...

Read More
Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Sojoji sun kama ɗan Sudan da ake zargin mayaƙin ta'addanci da kuma wata 'yar Ghana a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation HADIN KAI sun kama wani mutum ɗan ƙasar Sudan mai suna Musa Fashir, mai shekaru 32, wanda ake z...

Read More
Bassirou Diomaye Faye  na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS
Babban Labari

Bassirou Diomaye Faye na Senagal ya Zama shugaban ECOWAS

Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya karɓi ragamar shugabancin Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS), a daidai lo...

Read More
Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka
Labaran Ketare, Tsaro

Iran ta ce sama da mutum 50 sun mutu a hare-haren Amurka

Ma'aikatar Lafiya ta Iran ta ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren sama da Amurka ta kai ya haura mutum 50, yayin da sama da mutum 500 s...

Read More
Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Jirgin ruwa dauke da fasinjoji 116 ya nutse a Guyana

Hukumomi a ƙasar Guyana sun ce wani jirgin ruwa da ke ɗauke da fasinja 116 ya nutse a gabar Tekun Atlantika, inda kawo yanzu aka ceto mutum takwas k...

Read More
Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno
Labaran gida, Labaran Ketare, Tsaro

Sojoji sun daƙile harin ISWAP kan sansani a Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta daƙile wani hari da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan wani sansanin soji da ke ƙauyen Logomani a ƙaramar hukum...

Read More
Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran
Babban Labari

Amurka ta kai hare-hare Kan cibiyoyin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin Iran

Ƙungiyar makamashin nukiliya ta Iran ta sanar da cewa Amurka ta kai hari kan wani sansanin nukiliya da ake ginawa a kudu maso yammacin kasar a yau La...

Read More
Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33
Babban Labari

Oyinkansola Badejo-Okusanya ta lashe zaben Shugabar Kungiyar lauyoyi ta kasa Kara na 33

Kwamitin gudanar da zaɓen Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (ECNBA) ya ayyana Oyinkansola Badejo-Okusanya a matsayin shugabar Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya (...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka