YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojoji Sun Ceto Ɗalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Ɗalibai Da Malamai Bayan Hari a Wata Makaranta a Borno

Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da cewa ta ceto ɗalibai da malamai 10 bayan wani hari da aka kai wata makaranta a yankin Lassa, ƙaramar hukuma...

Read More
Masana Sun Ce Sakamakon Zaɓen 2023 Ba Zai Iya Zama Madubin Na 2027 Kai Tsaye Ba
Babban Labari, Siyasa

Masana Sun Ce Sakamakon Zaɓen 2023 Ba Zai Iya Zama Madubin Na 2027 Kai Tsaye Ba

Yayin da jam'iyyun siyasa suka kammala zaɓen fitar da gwanayensu domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa na 2027, wasu na ƙoƙarin hasashen sakamakon z...

Read More
Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba
Babban Labari, Tsaro

Iyalan Shugaban Miyetti Allah Sun Ce Har Yanzu Ba Su Samu Tuntuɓar Gwamnati Ba

Iyalan marigayi shugaban ƙungiyar Miyetti Allah a Jihar Benue, Alhaji Ardo Risku, sun bayyana cewa har yanzu ba su samu wata tuntuɓa daga gwamnati b...

Read More
Kotu daukaka Kara dake kano ta umarci Sheikh Abduljabbar ya gabatar da litattafan da ya kafa hujja a shari’ar farko
Babban Labari

Kotu daukaka Kara dake kano ta umarci Sheikh Abduljabbar ya gabatar da litattafan da ya kafa hujja a shari’ar farko

Babbar kotun ɗaukaka ƙara dake kano dake sauraran ƙarar da Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya shigar inda yake ƙalubalantar hukuncin kis...

Read More
Atiku ya zargi cewa akwai wani sabon shiri da ake yi na hana jam'iyar ADC Shiga zaben 2027
Babban Labari

Atiku ya zargi cewa akwai wani sabon shiri da ake yi na hana jam'iyar ADC Shiga zaben 2027

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar African Democratic Congress, Atiku Abubakar, ya yi zargin cewa akwai w...

Read More
SERAP ta bukaci  Godswil Akpabio da Tajudeen Abbas su gudanar da bincike Kan biliyan 6.3 na aiyukan mazabu da ake zargin an karkatar
Babban Labari

SERAP ta bukaci Godswil Akpabio da Tajudeen Abbas su gudanar da bincike Kan biliyan 6.3 na aiyukan mazabu da ake zargin an karkatar

Ƙungiyar SERAP ta buƙaci Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, da su miƙa zarge-zargen karkat...

Read More
Manoma a kauyuka 26 dake karamar hukumar Sabon Gari sun koka kan harajin yan bindiga kafin su samu damar noman bana
Tsaro

Manoma a kauyuka 26 dake karamar hukumar Sabon Gari sun koka kan harajin yan bindiga kafin su samu damar noman bana

A daidai lokacin da daminar bana ke kara kankama, mazauna wasu ƙauyuka 26 da ke ƙaramar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto sun bayyana cewa sun shig...

Read More
al'umar unguwar Medile dake kano sun gudanar da tsaftar muhalli don inganta lafiyar mutanen yankin
Babban Labari

al'umar unguwar Medile dake kano sun gudanar da tsaftar muhalli don inganta lafiyar mutanen yankin

Al'ummar unguwar Maidile dake karamar hukumar Kumbotso anan Kano sun gudanar da wani gagarumin aikin tsaftace muhalli a matsayin matakin kare lafiyar ...

Read More
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da cewa za a gudanar da daurin auren gata na angwaye 1,500 da amare 1,500 a ranar Juma'a 3 ga Yuli mai kamawa.
Babban Labari

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da cewa za a gudanar da daurin auren gata na angwaye 1,500 da amare 1,500 a ranar Juma'a 3 ga Yuli mai kamawa.

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta sanar da cewa za a gudanar da daurin auren gata na angwaye 1,500 da amare 1,500 a ranar Juma'a 3 ga Yuli mai kamawa.Wa...

Read More
Operation Fansar yamma dake yaki da yan ta'adda a Arewa maso gabas, sun kashe Lakurawa 2 tare kwace makamai da alburusai masu yawa
Tsaro

Operation Fansar yamma dake yaki da yan ta'adda a Arewa maso gabas, sun kashe Lakurawa 2 tare kwace makamai da alburusai masu yawa

Dakarun Sashe na 2 na Rundunar Haɗin Gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA da ke Arewa maso Yamma sun kashe wasu da ake zargin 'yan ta'addan Lakurawa biyu ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka