YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Trump Ya Gargaɗi Isra’ila Kan Ci Gaba da Kai Hare-Hare a Lebanon
Labaran Ketare

Trump Ya Gargaɗi Isra’ila Kan Ci Gaba da Kai Hare-Hare a Lebanon

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi kira ga Isra’ila da ta dakatar da hare-haren da take kai wa Lebanon, yana mai cewa lokaci ya yi da za a nuna ha...

Read More
Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada cewa 'yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu ɗaukar nauyin ta'addanci su miƙa wuya ko kum...

Read More
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar da masu garkuwa da mutane suka kashe
Babban Labari

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar da masu garkuwa da mutane suka kashe

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu ...

Read More
Ba zamu sake duba sakamakon zaben fidda gwani ba, duk da korafe -korafen da ake - APC
General

Ba zamu sake duba sakamakon zaben fidda gwani ba, duk da korafe -korafen da ake - APC

Jam’iyyar APC ta bayyana cewa ba za ta sake duba sakamakon zabukan fidda gwani da ta gudanar ba, duk da korafe-korafe da bukatun sake zabe daga wasu...

Read More
Gwamnatin tarayya ta bukaci 'yan kasa da su cigaba da bada gudumawar jini ga marasa lafiya don ceton rai
Babban Labari

Gwamnatin tarayya ta bukaci 'yan kasa da su cigaba da bada gudumawar jini ga marasa lafiya don ceton rai

Hukumar Wayar da Kan Jama'a ta Kasa (NOA) ta bukaci 'yan Najeriya da su rungumi bayar da gudumawar jini domin ceto rayukan mutane da damaDaraktan huku...

Read More
Yan sanda a Jihar zamfara sun kwance wata nakiya da ake zargin yan ta'adda da dasawa
Babban Labari

Yan sanda a Jihar zamfara sun kwance wata nakiya da ake zargin yan ta'adda da dasawa

’Yan sanda sun kwance wani bam da ake zargin ’yan bindiga sun binne a yankin Kunchin Kalgo da ke Karamar Hukumar Tsafe ta Jihar Zamfara.Hakan na k...

Read More
Ministan Tsaro Christopher Musa ya danganta ƙarancin makaman yaki da Yan ta'adda a Najeriya da yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran, da Rasha da Ukraine
Babban Labari

Ministan Tsaro Christopher Musa ya danganta ƙarancin makaman yaki da Yan ta'adda a Najeriya da yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran, da Rasha da Ukraine

Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa rikice-rikicen yaƙi da ke gudana tsakanin Isra'ila da Iran, da kuma Rasha da Ukraine, tare da sa ha...

Read More
Canada ta hana Thomas Partey shiga ƙasar, zai rasa wasan Ghana da Panama
Wassani

Canada ta hana Thomas Partey shiga ƙasar, zai rasa wasan Ghana da Panama

Rahotanni sun nuna cewa hukumomin Canada sun ƙi amincewa da takardar izinin shiga ƙasar da ɗan wasan tsakiyar Ghana, Thomas Partey, ya nema, lamari...

Read More
Malema ya zargi gwamnati da goyon bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi a Afirka ta Kudu
Labaran Ketare

Malema ya zargi gwamnati da goyon bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi a Afirka ta Kudu

Ɗan siyasa kuma ɗan majalisar dokokin Afirka ta Kudu, Julius Malema, ya bayyana hare-haren ƙiyayya ga baƙi da aka kai kwanan nan a ƙasar a matsay...

Read More
Farashin mai ya faɗi sakamakon hasashen yarjejeniya tsakanin Iran da Amurka
Labaran Ketare, Kasuwanci

Farashin mai ya faɗi sakamakon hasashen yarjejeniya tsakanin Iran da Amurka

Farashin ɗanyen mai a kasuwannin duniya ya faɗi zuwa mafi ƙasƙantar mataki cikin kusan watanni huɗu, sakamakon ƙaruwa da fatan cimma yarjejeniya...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka