YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Hukumar Lafiya a matakin farko Haɗin gwiwa da shugabanin Kananun hukumomin kano sun fito da wani Daftari mai matakai shida na inganta kiwon Lafiya a jihar kano
Lafiya

Hukumar Lafiya a matakin farko Haɗin gwiwa da shugabanin Kananun hukumomin kano sun fito da wani Daftari mai matakai shida na inganta kiwon Lafiya a jihar kano

Hukumar Kula da Lafiya ta Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) tare da Shugabannin Kananan Hukumomi 44 na jihar sun amince da wani daftarin tsarin ai...

Read More
Christopher Musa Ya Jaddada Muhimmancin ’Yan Jarida a Harkokin Tsaro
Labaran gida, Tsaro

Christopher Musa Ya Jaddada Muhimmancin ’Yan Jarida a Harkokin Tsaro

Gwamnatin Tarayyar Najeriya na nazarin wani sabon tsari da zai bai wa ’yan jarida damar rakiyar jami’an soji yayin wasu zaɓaɓɓun ayyukan tsaro ...

Read More
An Ci Gaba da Kaɗa Ƙuri’a a Zaɓen Gwamnan Jihar Ekiti
Siyasa

An Ci Gaba da Kaɗa Ƙuri’a a Zaɓen Gwamnan Jihar Ekiti

Al’ummar Jihar Ekiti da ke yankin Kudu maso Yammacin Najeriya sun fara kaɗa ƙuri’unsu a zaɓen gwamna da ake gudanarwa domin zaɓar wanda zai ja...

Read More
Rikicin Liman da Kwamitin Gudanarwa Ya Jawo Rufe Masallaci a Bauchi
General

Rikicin Liman da Kwamitin Gudanarwa Ya Jawo Rufe Masallaci a Bauchi

Gwamnatin Jihar Bauchi ta ba da umarnin rufe Masallacin Ibadurrahman da ke unguwar Shingen Abba a cikin garin Bauchi, sakamakon rikicin da ya daɗe ya...

Read More
Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell Diseases Centre a Jihar Kano.
Lafiya

Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell Diseases Centre a Jihar Kano.

Sama da mutum dubu Goma sha uku 13 masu fama da cutar amosanin jini ne ke amfana da kulawa da magani kyauta a karkashin cibiyar Abba Care Sickle Cell ...

Read More
Sojojin Sama Na Najeriya Sun Kai Hari A Kan Wuraren Ƙarfin ‘Yan Ta’adda A Arewa Maso Yamma
Tsaro

Sojojin Sama Na Najeriya Sun Kai Hari A Kan Wuraren Ƙarfin ‘Yan Ta’adda A Arewa Maso Yamma

Rundunar Sojojin Sama ta Najeriya ta ci gaba da gudanar da ayyukan sama masu tsanani a kan ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga a yankin Arewa Maso Yamm...

Read More
Sojoji Sun Ceto Mutane 22 da aka Sace a Jihar Sokoto
Labaran gida, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 22 da aka Sace a Jihar Sokoto

Rundunar Sojoji ta Sashen 2 na Joint Task Force Northwest Operation FANSAN YAMMA ta ceto mutane 22 da aka sace a wasu ayyuka daban-daban a Jihar Sokot...

Read More
Mawaki soja Boy ya kalubalanci salon jagorancin Ali Nuhu
Nishadi

Mawaki soja Boy ya kalubalanci salon jagorancin Ali Nuhu

Mawakin ya ce da ace shi aka ba irin wannan kujera, da ya gindaya sharudda ga Shugaban Kasa kafin ya karba, kuma da zai yi murabus idan har bai iya ka...

Read More
Hezbollah da Isra’ila Sun Amince da Tsagaita Wuta Bayan Mummunan Artabu
General

Hezbollah da Isra’ila Sun Amince da Tsagaita Wuta Bayan Mummunan Artabu

Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah sun amince da tsagaita wuta bayan kwana ɗaya na kazamin faɗa da ya haddasa asarar rayuka da jikkata mutane da dama...

Read More
Rundunar Sojin Najeriya Za Ta Fara Ɗaukar Ƴan Jarida A Lokacin Ayyuka
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Rundunar Sojin Najeriya Za Ta Fara Ɗaukar Ƴan Jarida A Lokacin Ayyuka

Gwamnatin Tarayyar Najeriya na nazarin wani sabon tsari da zai bai wa ƴan jarida damar yin rakiya da dakarun sojin ƙasar a lokacin da za su ƙaddama...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka