YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Mutane 17 Sun Jikkata Bayan Wata Mota Ta Kutsa Cikin Masu Murnar Nasarar Mexico
Wassani

Mutane 17 Sun Jikkata Bayan Wata Mota Ta Kutsa Cikin Masu Murnar Nasarar Mexico

Akalla mutum 17 ne suka jikkata bayan wata mota ta kutsa cikin taron jama'a a garin Cabo San Lucas na ƙasar Mexico, yayin da mutane ke murnar nasarar...

Read More
Sabon Tsarin Gasar Kofin Duniya Mai Tawaga 48 Na Fuskantar Cece-kuce
Wassani

Sabon Tsarin Gasar Kofin Duniya Mai Tawaga 48 Na Fuskantar Cece-kuce

Sabon tsarin Gasar Kofin Duniya da aka faɗaɗa zuwa tawaga 48 ya fara haifar da muhawara, yayin da ake ƙara nuna damuwa kan yadda ake tantance ƙasa...

Read More
Watakila Rasha Ta Fara Komawa Gasar FIFA Ta Matasa 'Yan Ƙasa da Shekara 15
Wassani

Watakila Rasha Ta Fara Komawa Gasar FIFA Ta Matasa 'Yan Ƙasa da Shekara 15

Akwai yiwuwar tawagar matasa ta Rasha ta halarci wata gasa da Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Duniya (FIFA) za ta shirya a karon farko tun bayan dakatar da ...

Read More
Za a Yi Gwanjon Ƙwallon da Maradona Ya Ci Ingila da Hannu a Farashi Mai Tsoka
Wassani

Za a Yi Gwanjon Ƙwallon da Maradona Ya Ci Ingila da Hannu a Farashi Mai Tsoka

Ana shirin yin gwanjon ƙwallon da fitaccen ɗan wasan Argentina, Diego Maradona, ya ci Ingila da ita a gasar cin Kofin Duniya ta 1986, inda za a fara...

Read More
Manchester City Ta Cimma Yarjejeniya Da Nottingham Forest Kan Elliot Anderson
Wassani

Manchester City Ta Cimma Yarjejeniya Da Nottingham Forest Kan Elliot Anderson

Manchester City ta cimma yarjejeniya da Nottingham Forest domin ɗaukar ɗan wasan tsakiya na Ingila, Elliot Anderson, kan kuɗin fam miliyan 116, wan...

Read More
Gwamnatin Kebbi Ta Musanta Rahoton MSF Kan Mutuwar Yara Sakamakon Tamowa
Labaran gida, Babban Labari, Lafiya

Gwamnatin Kebbi Ta Musanta Rahoton MSF Kan Mutuwar Yara Sakamakon Tamowa

Gwamnatin Jihar Kebbi ta yi watsi da rahoton da ƙungiyar **Médecins Sans Frontières (MSF) ta fitar, wanda ya yi iƙirarin cewa ana samun mace-macen...

Read More
'Yan Sanda Sun Gurfanar Da Ƙarin Mutum 17 Kan Kisan Da Aka Yi a Maraban Jos
Babban Labari, Tsaro

'Yan Sanda Sun Gurfanar Da Ƙarin Mutum 17 Kan Kisan Da Aka Yi a Maraban Jos

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da gurfanar da wasu ƙarin mutum 17 da ake zargi da hannu a kisan gilla da aka yi wa wata mata a Unguwar Ma...

Read More
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da kakkaɓe masu safarar miyagun ƙwayoyi da kuma masu ta'ammali da s...

Read More
Obi ya bukaci shugaban Tinubu ya dage Samar da yansandan jihohi zuwa bayan zaben 2027
Babban Labari

Obi ya bukaci shugaban Tinubu ya dage Samar da yansandan jihohi zuwa bayan zaben 2027

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da aiwatar da tsarin kafa ‘yansandan jihohi h...

Read More
Kotu ta rushe Umarnin yi wa jam'iyar NDC rajistar Zama jam'iya
Siyasa

Kotu ta rushe Umarnin yi wa jam'iyar NDC rajistar Zama jam'iya

Babbar kotun tarayya da ke Lokoja ta soke wani hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta yi wa jam'iyyar NDC rajist...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka