YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Rashin Tsaro a Kan Iyakoki Na Kara Rura Matsalar Tsaro a Najeriya – Ribadu
Babban Labari, Tsaro

Rashin Tsaro a Kan Iyakoki Na Kara Rura Matsalar Tsaro a Najeriya – Ribadu

Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara Kan Harkokin Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa rashin cikakken tsaro a kan iyakokin Najeriya na daga cikin m...

Read More
Ragin Farashin Dangote Ba Ya Kai Tsaye Zuwa Gidajen Mai – PETROAN
Babban Labari, Kasuwanci

Ragin Farashin Dangote Ba Ya Kai Tsaye Zuwa Gidajen Mai – PETROAN

Ƙungiyar masu gidajen mai ta Nijeriya (PETROAN) ta bayyana cewa rage farashin man fetur da matatar Dangote ke yi ba ya bayyana kai tsaye a gidajen ma...

Read More
Gwamna Radda Ya Amince da Sanya Fitilun Solar a Makarantun Tsangaya 361 na Katsina
Labaran gida

Gwamna Radda Ya Amince da Sanya Fitilun Solar a Makarantun Tsangaya 361 na Katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da sanya fitilun solar a makarantun Tsangaya da ke mazabu 361 na jihar domin inganta yanayin...

Read More
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta bada tallafin Miliyan 100 ga mata Yan kaduwa 200 a jihar Benue
Babban Labari

Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta bada tallafin Miliyan 100 ga mata Yan kaduwa 200 a jihar Benue

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta ba da tallafin naira miliyan 100 ga ƙananan ’yan kasuwa mata 2,000 a Jihar Benue domin su fara ...

Read More
Dole Najeriya ta karfafa tsaron iyakokinta don kare kasar daga barazanar tsaro - Christopher Musa
Babban Labari

Dole Najeriya ta karfafa tsaron iyakokinta don kare kasar daga barazanar tsaro - Christopher Musa

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya yi kira da a ɗauki matakan kariya na gaggawa domin ƙarfafa tsaron iyakokin Najeriya daga lai...

Read More
Atiku Ya Jinjinawa Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Rajistar ADC
Labaran gida, Siyasa

Atiku Ya Jinjinawa Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Rajistar ADC

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027, Atiku Abubakar, ya bayyana gamsuwarsa da hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara na dakatar da aiw...

Read More
Kwastam Ta Yi Bayani Kan Zargin Rashin Miƙa Naira Biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya
Labaran gida, Babban Labari

Kwastam Ta Yi Bayani Kan Zargin Rashin Miƙa Naira Biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta yi karin haske kan zargin rashin miƙa Naira biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya, yayin wani zaman bincike da Kwamitin Majal...

Read More
Jihohi na da isassun kudaden Samar da aiyukan more rayuwa da gina kasa, karkashin Mulkin Shugaban Tinubu
Babban Labari

Jihohi na da isassun kudaden Samar da aiyukan more rayuwa da gina kasa, karkashin Mulkin Shugaban Tinubu

Mai Bai Wa Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai, Bayo Onanuga, ya ce sauye-sauyen tattalin arziki da Shugaba Bola Tinubu ya aiwatar su...

Read More
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaukar ma’aikatan tsaron gandun daji (Forest Guards) guda 1,000 a Katsina
Babban Labari

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaukar ma’aikatan tsaron gandun daji (Forest Guards) guda 1,000 a Katsina

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaukar ma’aikatan tsaron gandun daji (Forest Guards) guda 1,000 domin ƙarfafa ƙoƙarin da ake yi ...

Read More
Majalisar Dattawa ta karyata ikirarin Sanata Adams Oshiomhole na cewar an sanya hannun bogi a dakatar da Natasha
Babban Labari

Majalisar Dattawa ta karyata ikirarin Sanata Adams Oshiomhole na cewar an sanya hannun bogi a dakatar da Natasha

Majalisar Dattawa ta yi watsi da zargin da Sanata Adams Oshiomhole ya yi cewa an ƙirƙira sa hannun bogi na wasu sanatoci ba bisa ka’ida ba a ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka