YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Amurka ta ware dala miliyan 3.5 domin sa ido kan tashe-tashen hankula masu alaka da addini a Najeriya
Labaran gida, Labaran Ketare

Amurka ta ware dala miliyan 3.5 domin sa ido kan tashe-tashen hankula masu alaka da addini a Najeriya

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta sanar da ware dala miliyan 3.5 (kimanin Naira biliyan 5) domin tallafawa shirye-shiryen tattara bayanai da rahot...

Read More
NLC ta yi watsi da tayin mafi karancin albashi na N100,000, ta bukaci Naira miliyan 1
Labaran gida, Babban Labari

NLC ta yi watsi da tayin mafi karancin albashi na N100,000, ta bukaci Naira miliyan 1

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi watsi da shawarar biyan mafi karancin albashi na N100,000, inda ta bayyana cewa adadin bai dace da halin mats...

Read More
Faransa ta tare jirgin dakon mai da ake zargin yana da alaka da Rasha
Labaran Ketare

Faransa ta tare jirgin dakon mai da ake zargin yana da alaka da Rasha

Gwamnatin Faransa ta sanar a ranar Litinin cewa ta tare wani jirgin dakon mai da ake zargin yana da alaka da Rasha a Tekun Atlantika, a wani sabon mat...

Read More
Sace Dalibai a Oyo: NUT ta fara yajin aiki, Tinubu ya amince da daukar masu gadin dazuka 1,000
Labaran gida, Babban Labari

Sace Dalibai a Oyo: NUT ta fara yajin aiki, Tinubu ya amince da daukar masu gadin dazuka 1,000

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da daukar masu gadin dazuka 1,000 a jihar Oyo domin karfafa tsaro da yaki da masu garkuwa da mutane.Haka kum...

Read More
Tinubu ya yi jimamin malamin da aka kashe a Oyo, ya yi alkawarin ceto dalibai da malamai da aka sace
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu ya yi jimamin malamin da aka kashe a Oyo, ya yi alkawarin ceto dalibai da malamai da aka sace

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa ga iyalan dalibai da malamai da aka sace a karamar hukumar Oriire ta jihar Oyo, yana mai cewa bab...

Read More
Babu kanshin gaskiya kan cewar zan koma PDP don zama mataimakin Jonathan- Kauran Bauchi
Babban Labari

Babu kanshin gaskiya kan cewar zan koma PDP don zama mataimakin Jonathan- Kauran Bauchi

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya musanta rahotannin da ke cewa zai fice daga jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) domin zama mataimakin ts...

Read More
Gwamnatin Tinubu zata tura jami'an tsaro Dubu Daya 1,000 daji don ceto daliban Oyo
Babban Labari

Gwamnatin Tinubu zata tura jami'an tsaro Dubu Daya 1,000 daji don ceto daliban Oyo

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya amince tare da bada umarnin baza jami'an tsaron gandun daji guda 1,000 domin ceto dalibai da malamai da aka yi gark...

Read More
Iran: Ba za mu amince da yarjejeniya da Amurka ba sai an kare hakkin al’ummarmu
Labaran Ketare

Iran: Ba za mu amince da yarjejeniya da Amurka ba sai an kare hakkin al’ummarmu

Babban mai jagorantar tattaunawar Iran, Mohammad Ghalibaf, ya bayyana cewa kasarsa ba za ta amince da wata yarjejeniya da Amurka ba matukar ba ta tabb...

Read More
Gwamnatin Iran ta yi alƙawarin kammala gyaran gidajen da yaƙi ya lalata zuwa Yuli
Labaran Ketare

Gwamnatin Iran ta yi alƙawarin kammala gyaran gidajen da yaƙi ya lalata zuwa Yuli

Mai magana da yawun Gwamnatin Birnin Tehran, Abdul Motahar Mohammadkhani, ya bayyana cewa ana sa ran kammala dukkan ayyukan da suka shafi sake gina da...

Read More
ASBON ta ce  matsakaitan sana’o’i miliyan biyu ne suka rufe harkokinsu cikin shekaru uku na gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu
Babban Labari

ASBON ta ce matsakaitan sana’o’i miliyan biyu ne suka rufe harkokinsu cikin shekaru uku na gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu

Kungiyar Masu Kananan sana’oi ta Najeriya (ASBON) ta bayyana cewa kimanin kananan da matsakaitan sana’o’i miliyan biyu ne suka rufe harkoki...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka